Yanda Ake Bude Kungiyar Tallafawa Al'ummah na Zaman Kansa (Setting up an NGO)
Kuna son ku fara tallafawa al`umma marasa karfi? Kuna so ku bude kungiyar ku mai zaman kansa domin tallafawa al`umma da dama? Wannan darasin namu yana dauke da duk wani bayani da zaku bukata domin ganin kun cimma wannan burin naku na taimakawa al`umma a fadin kasan nan.
image

Course Trailer

Game da wannan kwas

A wannan darasin zaku ji yanda ake yi a bude kungiyar tun daga farkon ta har zuwa abubuwan da zakuyi domin kafa taku kungiyar da kuma hanyoyin da zakubi domin samun cigaba a harkar taimako da kuma kare kungiyar taku daga wani wanda yayi niyyan amfani da abubuwan da kukeyi domin yin damfara wa mutane.

Kungiyar tallafawa al`umma kungiya ce mai zaman kansa wanda suka kware wajen tallafawa al`umman duniya baki daya, mutane dayawa suna son su bude kungiyar tallafawa al`umma domin suyi taimako a garuruwa dayawa amma basu san yanda zasu bi su bude ba.

1+

Certificate

Yes

Test

3+

Modules

50+

Course Minutes

No chapter found in this course

Course Benefits

image

Haɓaka Fasahar Kasuwanci

Fahimtar noman kifi da kayayyaki kamar man kifi na iya haɓaka dabarun kasuwanci, musamman ga mata, buɗe kofofin samun damammaki masu riba.
image

Ilimin Abinci da Lafiya

Sanin fa'idodin kayayyakin kifin, kamar man kifi, ba wai yana haɓaka mafi kyawun zaɓin kiwon lafiya ba har ma yana ba da fa'idodin kasuwanci.
image

Sami shawarwari masu amfani da darussa game da samun kuɗi gabaɗaya

Gano dabaru don haɓaka kuɗin shiga da samun nasarar kuɗi.

MEET THE INSTRUCTOR

Fatima Habib

image

Fatima yar borno ce wanda itace CEO (UWAR) kungiya me zaman kanta  Advocacy for human life foundation. Ta fara wannan kungiyar ne tun tana yar shekara goma sha hudu. Fatima ta gudanar da manyan project guda goma sha biyar a fadin Najeriya wanda ya tabi rayukan duban mutane. Ita ce mace ta farko wanda ta fara aiki akan yaki da jahilci a arewacin Najeriya, kuma mace ta farko wanda ta shugabanci zangazanga akan dawo da yaran Chibok a borno.  

image
SME Digital Academy Our vision is to educate, empower and elevate millions of MSMEs in Nigeria and across Africa. Phone number: +234 81 327 99379 | +234 806 715 3900 [email protected]
facebook
whatsapp
twitter
twitter
Developed and Powered by Sapphital (www.sapphital.com)